JARIDAR AMINA BALA
MURYAR MATA DA MATASAN AFRICA
Sabbin Labaru


Labaru Masu Tashe
BABBAR EDITAN MU
Zainab Muhammad, tana da gogewa a harkar watsa labarai, sadarwa da ci gaban al’umma, da aikin jarida. Ta mai da hankali kan batutuwan da suka shafi mata, matasa da kuma inganta rayuwar jama'a.
Labarun Yau da Kullum
Hanyoyin Arewa Da Ayyukan Layin Dogo Za Kara Habaka Tattalin Arzikin Yankin – Mai Taimaka Wa Shugaba
On:
Hanyoyin Arewa, Ayyukan Layin Dogo Za Kara Habaka Tattalin Arzikin Yankin – Mai Taimaka wa Shugaba Tattalin Arziki By Ramatu Garba Kano, Oktoba 1, 2025 (NAN) – Fadar Shugaban kasa ta tabbatar da cewa, manyan ayyukan hanyoyin mota da na layin dogo da ake gudanarwa a yankin Arewacin Najeriya a
Siyasa da Mulki
Tsaro da Laifuka
Wasanni
Lafiya da Muhalli
Dalilin Da Yasa Muka Kafa Wannan Shafi
(Jaridar Amina Bala)
Yawancin kafafen labarai na Najeriya ba sa bai wa mata da matasa daga Arewacin Najeriya isasshen dama da wakilci. Wannan shine dalilin da yasa muka kafa Jaridar Amina Bala — domin samar da wurin da zamu ji murya da labarin kowane mace da matashi cikin Hausa.
































