JARIDAR AMINA BALA
MURYAR MATA DA MATASAN AFRICA
Sabbin Labaru


Labaru Masu Tashe
BABBAR EDITAN MU
Zainab Muhammad, tana da gogewa a harkar watsa labarai, sadarwa da ci gaban al’umma, da aikin jarida. Ta mai da hankali kan batutuwan da suka shafi mata, matasa da kuma inganta rayuwar jama'a.
Labarun Yau da Kullum
Harin Kisan Kiyashi A Borgu: Bincike Cikin Zurfi Kan Yadda ‘Yan Bindiga Suka Kai Hari A Neja, Da Abubuwan Da Suka Haifar
[[AICM_MEDIA_X]] Wani mummunan bala’i ya afku a yankin Borgu na Jihar Neja, inda aƙalla mutane 30 suka mutu a wani harin kisan kiyashi da ‘yan bindiga masu ɗauke da makamai masu tsanani suka kai. Lamarin da ya faru a kasuwar ƙauyen da ke cikin Ƙaramar Hukumar Borgu, ya haifar da
Siyasa da Mulki
Tsaro da Laifuka
Wasanni
Lafiya da Muhalli
Dalilin Da Yasa Muka Kafa Wannan Shafi
(Jaridar Amina Bala)
Yawancin kafafen labarai na Najeriya ba sa bai wa mata da matasa daga Arewacin Najeriya isasshen dama da wakilci. Wannan shine dalilin da yasa muka kafa Jaridar Amina Bala — domin samar da wurin da zamu ji murya da labarin kowane mace da matashi cikin Hausa.


































