Gwamna Zulum Ya Yi Alkawarin Kawo Karshen Ta’addanci A Borno Bayan Hare-haren Kwanan Nan
Gwamna Zulum Na Borno Ya Yi Allah Wadai Da Hare-haren Ta’addanci, Ya Kuma Yi Alkawarin Kawo Karshen Rikicin Gwamna Ya Tsaya Tsayin Daka Kan Ta’addanci Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi Allah wadai da hare-haren da ‘yan ta’adda na Boko Haram da ISWAP suka kai a wasuContinue Reading












