APC Ta Fito Da Cikakken Jerin ‘Yan Takarar Shugabanni Da Mataimakan Shugabanni Don Zaben Kananan Hukumomin Legas
APC Ta Bayyana ‘Yan Takarar Shugabanci da Mataimakin Shugabanci na Zaben Kananan Hukumomin Legas Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta sanar da ‘yan takararta na shugabanci da mataimakin shugabanci don zaben kananan hukumomi da zai gudana a ranar 12 ga Yuli a Jihar Legas. Tsarin Zabe ‘Yan takarar sun fitoContinue Reading



















