Gwamna Uba Sani Ya Musanta Zargin Biyan Kudin Fansa Ga ‘Yan Bindiga A Kaduna
Gwamna Uba Sani Ya Ƙaryata Zargin Biyan Kudin Fansa Ga ‘Yan Bindiga A Jihar Kaduna Kaduna – Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya yi kakkausar martani kan zargin da ake yi masa cewa gwamnatinsa tana biyan kudin fansa ga ‘yan bindiga domin su saki wadanda suka yi wa garkuwa.Continue Reading



















