Isra’ila Ta Fara Jigilar Ƴan Kasarta Daga Waje Saboda Yakin Iran
Isra’ila Ta Fara Jigilar Ƴan Kasarta Daga Waje Saboda Yakin Iran Kwanan wata: 18 Yuni, 2025 | Marubuci: AminaBala Hausa News Team A kokarinta na kare rayukan al’ummarta, ƙasar Isra’ila ta fara jigilar ɗaruruwan ƴan ƙasarta da suka makale a ƙasashen waje sakamakon zafafan hare-haren yaki tsakaninta da Iran.RahotanniContinue Reading



















