Akpabio Ya Koka Kan Rashin Amincewar Jami’an Gwamnati Da Gayyatar Majalisa
Akpabio Ya Nuna Damuwa Kan Halin Ko-in-kula Da Gayyatar Majalisar Dattawa Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana rashin gamsuwarsa kan yadda jami’an gwamnati da hukumomin kasar ke nuna halin ko-in-kula da gayyatar da Majalisar Tarayya ke yi musu domin amsa tambayoyi da kuma bayar da bayanai kanContinue Reading




















