Gwamna Uba Sani Ya Yaba Da Gudunmawar WHO Ga Ci Gaban Lafiya A Jihar Kaduna
Gwamna Uba Sani Ya Yaba Da Haɗin Kai Tsakanin Jihar Kaduna da WHO Gwamna Uba Sani ya yaba da haɗin gwiwar da ke tsakanin jihar Kaduna da Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), inda ya ce haɗin gwiwar ya inganta aikin rigakafi, ya kuma ƙara ƙoƙarin rigakafin cututtuka da kuma shawoContinue Reading




















