Harin Masallacin Maiduguri: Fuskantar Ta’addanci, Haɗin Kai, da Ƙudurin Ƙarfafa Tsaro a Arewacin Najeriya
Gwamnonin Jihohin Arewa 19, ƙarƙashin jagorancin Gwamnan Jihar Gombe, Alhaji Muhammadu Inuwa Yahaya, sun yi Allah-wadai da kakkausar suka kan harin kunar bakin wake da aka kai a Masallacin Kasuwar Gomboru da ke Maiduguri, Jihar Borno, a ranar Juma’a. Harin wanda ya yi sanadin mutuwar mutane da jikkatar wasu, yaContinue Reading




















