Kotun ICC Ta Bada Umarnin Kama Shugabannin Taliban Bisa Zargin Take Hakkin Mata
Kotun ICC Ta Bada Sammacin Kama Shugabannin Taliban Bisa Zargin Cin Zarafin Mata Kotun Kare Hakkin Bil’adama ta Duniya (ICC) ta fitar da sammacin kama wasu manyan shugabannin gwamnatin Taliban a Afghanistan, bisa zargin aikata laifukan cin zarafin bil’adama. Cikin manyan zarge-zargen da aka yi musu shine hana mata ‘yancinContinue Reading




















